Ƙungiyar Chelsea Na Zabarin Dan Wasan Najeriya Osimhen

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Chelsea ta shirya biyan yuro 100 kan dan wasan Najeriya da Victor Osimhen, mai shekaru 24, daga Napoli.

Dan Wasan ƙwallon ƙafar Najeriya kenan Osimhen

Haka kuma Chelsea na tattaunawa da dan wasan Faransa N’Golo Kante, mai shekara 31, kan sabon kwantiraginsa na shekaru biyu.

Post masu alaƙa

Man City ta lashe kofin FA bayan doke Chelsea 1-0

Tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya Galadima ya rasu

Senegal ta lashe gasar AFCON ta 2025