Ƙungiyar Chelsea Na Zabarin Dan Wasan Najeriya Osimhen

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Chelsea ta shirya biyan yuro 100 kan dan wasan Najeriya da Victor Osimhen, mai shekaru 24, daga Napoli.

Dan Wasan ƙwallon ƙafar Najeriya kenan Osimhen

Haka kuma Chelsea na tattaunawa da dan wasan Faransa N’Golo Kante, mai shekara 31, kan sabon kwantiraginsa na shekaru biyu.

Post masu alaƙa

Kofin Duniya: Argentina ta tsallaka zuwa kwata-fainal bayan doke Masar

Neymar ya yi ritaya daga buga wa Brazil tamaula

Iran ta zargi Amurka da hana jami’an tawagar ƙwallon ƙafarta shiga ƙasar