• Home  
  • Buhari Ya Yi Wa Najeriya Iya Koƙarinsa – Obasango
- Babban Labari - Labarai

Buhari Ya Yi Wa Najeriya Iya Koƙarinsa – Obasango

Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana rasuwar tsohon shugaba Muhammadu Buhari a matsayin rashi da Najeriya, ba ga iyalinsa kaɗai ba. Ya kuma ce ”ana buƙatar kwarewar duk mutanen da suka samu damar jagorantar kasar nan a baya domin fitar da kasar a cikin halin da take ciki.” Obasanjo ya kuma ce Buhari ya […]

Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana rasuwar tsohon shugaba Muhammadu Buhari a matsayin rashi da Najeriya, ba ga iyalinsa kaɗai ba.

Ya kuma ce ”ana buƙatar kwarewar duk mutanen da suka samu damar jagorantar kasar nan a baya domin fitar da kasar a cikin halin da take ciki.”

Obasanjo ya kuma ce Buhari ya yi iya ƙoƙarinsa ga Najeriya, kuma ya yi adduar Allah ya yafe masa kurakurensa ya kuma a aljannah ce makomarsa.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai