• Home  
  • Hukumar Kidaya ta Kasa ta Musanta Zargin Saka Addini Cikin Ayyukanta
- Labarai

Hukumar Kidaya ta Kasa ta Musanta Zargin Saka Addini Cikin Ayyukanta

Hukumar kidaya ta kasa reshen Jahar kano ta musanta batun sanya addini ko kabilanci acikin jerin tambayoyin da za tayiwa mutane a lokutan kidayar yan nijeriya da aka shirya yi a wata mayun nan mai zuwa .

Hukumar kidaya ta kasa reshen Jahar kano ta musanta batun sanya addini ko kabilanci acikin jerin tambayoyin da za tayiwa mutane a lokutan kidayar yan nijeriya da aka shirya yi a wata mayun nan mai zuwa .

Jami’ar yada labarai ta hukumar kidayar reshen Jahar kano Jamila Abdulkadir sulaiman ce bayyana haka yayin da take tattaunawa ta musamman da wakilin muhasa Yasir Adamu

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai