• Home  
  • A karon farko jam’iyyar PDP ta yaba wa shugaba Tinubu kan wasu matakai da ya dauka
- Labarai

A karon farko jam’iyyar PDP ta yaba wa shugaba Tinubu kan wasu matakai da ya dauka

Jam’iyyar ta ce matakin cire tallafi da kuma farashin bai daya na Naira a kasuwanni zai samar wa kasar karin triliyan 2 a kudaden sgihar da take samu.

A karon farko jam'iyyar PDP ta yaba wa shugaba Tinubu kan wasu matakai da ya dauka

Jam’iyyar adawa ta PDP ta yabawa Shugaba Tinubu a karon farko kan matakan da yake dauka da suka shafi tattalin arziki.

Jam’iyyar ta ce matakin cire tallafi da kuma farashin bai daya na Naira a kasuwanni zai samar wa kasar karin triliyan 2 a kudaden sgihar da take samu.

yayin wani taron tattaunawa da manema labarai

Shugaban jam’iyyar a jihar Edo, Dakta Tony Aziegbemi shi ya bayyana haka a

Ya kara da cewa, tallafin da gwamnatin za ta ware don rage radadi shi zai tabbatar da nasarar wadannan matakai, saboda talakawa sun fi shan wahala.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai