• Home  
  • A yau Talata Ake Jiran Isowar Shugaban Kasar Najeriya, Tinubu, daga kasar waje
- Labarai

A yau Talata Ake Jiran Isowar Shugaban Kasar Najeriya, Tinubu, daga kasar waje

Wata majiya a fadar shugaban kasa ta bayyana cewa shugaba Tinubu wanda ya bar kasar a ranar 20 ga watan Yuni zuwa birnin Paris na da niyyar komawa Najeriya don yin bukin babbar Sallah a gida.

A yau Talata Ake Jiran Isowar Shugaban Kasar Najeriya, Tinubu, daga kasar waje

A yau Talata ake sa ran dawowar Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu Najeriya

Wata majiya a fadar shugaban kasa ta bayyana cewa shugaba Tinubu wanda ya bar kasar a ranar 20 ga watan Yuni zuwa birnin Paris na da niyyar komawa Najeriya don yin bukin babbar Sallah a gida.

An shirya cewa Shugaban kasar, zai koma Abuja daga Paris a ranar Asabar da ta gabata, amma daga nan sai ya wuce birnin Landan don gudanar da ziyara ta kashin kansa.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai