• Home  
  • Allah ya yi wa fitaccen dan kasuwa Alhaji Dr. Bature Abdul’aziz rasuwa
- Babban Labari - Labarai

Allah ya yi wa fitaccen dan kasuwa Alhaji Dr. Bature Abdul’aziz rasuwa

Allah ya yi wa ,fitaccen dan kasuwarnan, Alhaji Dr. Bature Abdulaziz ,rasuwa a yau asabar. Marigayi Dr. Bature , ya bayar da gudunmawa mai yawa a rayuwarsa, musamman a fannonin da suka shafi al’umma da ci gaban jama’a. Wannan rasuwa ta jefa iyalai, abokai da al’umma cikin jimami da alhini. Za a yi janazarsa gobe […]

Allah ya yi wa ,fitaccen dan kasuwarnan, Alhaji Dr. Bature Abdulaziz ,rasuwa a yau asabar.

Marigayi Dr. Bature , ya bayar da gudunmawa mai yawa a rayuwarsa, musamman a fannonin da suka shafi al’umma da ci gaban jama’a.

Wannan rasuwa ta jefa iyalai, abokai da al’umma cikin jimami da alhini.

Za a yi janazarsa gobe Lahadi da karfe 10:00am na safe, a gidansa dake Yankaba a birnin Kano.
Muna addu’ar Allah ya gafarta masa amin.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai