Home » Allah Ya Yi Wa Matar Tsohon Gwamnan Kano, Audu Bako, Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Matar Tsohon Gwamnan Kano, Audu Bako, Rasuwa

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment

Hajiya Ladi Audu Bako, wacce mata ce ga gwamnan Kano na farko a mulkin soji (1967 zuwa 1975), kwamishinan yan sanda Marigayi Alhaji Audu Bako, ta rasu tana da shekaru 93 a Duniya, bayan rashin lafiya ta tayi wacce har ta kai ga an kwantar da ita a Asibiti.

Za’ayi jana’izar ta da misalin karfe 2:00pm na rana a wannan Rana ta Laraba (5/4/2023) a fadar masarautar Kano, kamar yadda diyar ta, Zainab Audu Bako, ta bayyana.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?