• Home  
  • Allah Ya Yi Wa Matar Tsohon Gwamnan Kano, Audu Bako, Rasuwa
- Labarai

Allah Ya Yi Wa Matar Tsohon Gwamnan Kano, Audu Bako, Rasuwa

Hajiya Ladi Audu Bako, wacce mata ce ga gwamnan Kano na farko a mulkin soji (1967 zuwa 1975), kwamishinan yan sanda Marigayi Alhaji Audu Bako, ta rasu tana da shekaru 93 a Duniy

Hajiya Ladi Audu Bako, wacce mata ce ga gwamnan Kano na farko a mulkin soji (1967 zuwa 1975), kwamishinan yan sanda Marigayi Alhaji Audu Bako, ta rasu tana da shekaru 93 a Duniya, bayan rashin lafiya ta tayi wacce har ta kai ga an kwantar da ita a Asibiti.

Za’ayi jana’izar ta da misalin karfe 2:00pm na rana a wannan Rana ta Laraba (5/4/2023) a fadar masarautar Kano, kamar yadda diyar ta, Zainab Audu Bako, ta bayyana.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai