Za Mu Bai Wa Manoma Cikakken Tsaro: Bello Matawalle
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
Ƙaramin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya ce suna bai wa manoma tabbacin samun isasshen tsaro da zai basu damar komawa gonakinsu gabanin daminar bana domin bunkasa harkokin noma
Kungiyar Sure4u ta bayar da gudnmawar kayan da za su taimakawa marasa lafiya, a babban asibitin garin Hadejia dake Jihar Jigawa, don kara inganta harkokin lafiyar al’umma. Jakadiyar SURE4U, Ambasada Bilkisu Babandede, ita ce ta mika kayan ga asibitin, har ta bayyana cewa a koda yaushe kungiyar tana yin hangen nesa dangane da Koken […]
Mazauna yankin Edun da ke Ilorin sun tsinci kansu cikin tashin hankali jim kadan bayan sallar Idi ranar Juma’a sakamakon wani mutum mai suna Kazeem dan shekara 43 ya faɗa a rijiya sakamakon shan kwayar Colorado.
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da mutane 29 a gaban kotun majistiri mai 20 dake zaman ta, a rukunin Kotunan Noman Sland bisa zargin su da aikata laifukan dabam-daban ciki harda zargin kashe Bature yan sandan ƙaramar hukumar Rano CSP Baba Ali. Lauyar gwamnatin jihar Kano, Barista Saima Garba, ta roki kotun ta […]
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da gano bindiga kirar AK-47 ta bogi, a gidan daya daga cikin wadanda ake zargi da halaka baturen yan sandan Rano CSP Ali Baba. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa , ne ya bayyana hakan a shafinsa na Facebook, inda ya ce an samu […]
Wasu mutum bakwai sun rasa ransu sakamakon hatsarin kwale-kwale lokacin da suke tafiya daga kauyen Gidan Husaini zuwa Gwargawu na karamar hukumar Shagari a jihar Sakkwato ranar Litinin. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a lokacin da mamatan ke tafiya a wani kogi, lamarin da ya jefa mutanen yankin cikin jimami da alhini. Ba […]
Kungiyar nan mai rajin farfaɗo da ruhin dimokraɗiyya a arewacin Najeriya wato League of Northern Democrats ta bukaci gwamnatin ƙasar da ta biya diyya ga wadanda iftila’in ambaliyar ruwa ta abka wa a jihar Neja. Kungiyar ta ce duk da gwamnatin tarayya ta ziyarci yankin, amma akwai bukatar ta fara tunanin biyan diyya. Ladan Salihu, […]
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya karrama ɗaya daga cikin hamshaƙan attajiran duniya, Bill Gates da lambar yabo ta CFR. An yi bikin karrama attajirin ne ranar Talata a birnin Legas da ke kudu maso yammacin ƙasar. Attajirin shi ne mai fitaccen kamfanin fasahar nan na Microsoft da kuma gidauniyar Bill Gates. A watan da ya […]
Mataimakin babban sufeton yan sandan Nijeriya dake kula da shiya ta daya wato Zone One Kano, AIG Ahmed Garba, ya umarci kwamishinonin yan sandan dake karkashin kulawarsa da su tabbatar da cikakken tsaro a lokacin bukukuwan salla da kuma bayan ta. Kwamishinonin yan sandan da umarnin ya shafa sun hada da na jihar Kano, CP […]
Gwamnatin Najeriya ta ce sauyin yanayi da rashin bin ƙa’idar gine-gine da rashin gyara magunan ruwa ne suka haddasa mummunar ambaliyar da ta auku a garin Mokwa na jihar Neja. Ministan albarkatun ruwa da tsaftar muhalli na ƙasar, Farfesa Joseph Utsev ne ya bayyana haka a Abuja babban birnin ƙasar, yayin da yake bayani kan […]