Ba Ni da Masaniyar Murabus Ɗin Shugaban Hukumar Shige da Fice -Aregbesola
Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, a jiya Laraba, ya musanta masaniya kan umarnin da aka bayar na yin murabus din mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa, Isah Idris Jere.