Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Ba Ni da Masaniyar Murabus Ɗin Shugaban Hukumar Shige da Fice -Aregbesola

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, a jiya Laraba, ya musanta masaniya kan umarnin da aka bayar na yin murabus din mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa, Isah Idris Jere.

Read more

Shugaba Buhari Ya Dawo Najeriya Bayan Kai Ziyarar Aiki Saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya isa Abuja, Babban Birnin Tarayya bayan ya shafe kwanaki takwas yana ziyarar aiki a kasar Saudiyya.

Read more

Gwamnan Adamawa, Fintiri, Ya Bayyana Takararsa a Matsayin Mafi Wahala

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa takarar da ya yi da wasu mutane ne masu karfin fada-a-ji da ke Abuja, ba da Aishatu Binani ba.

Read more

INEC Ta Miƙa Shaidar Lashe Zaben Jihar Kebbi Ga Nasir Idris

Muhammad Auwal SuleimanApril 20, 20230

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), a Jihar Kebbi, ta bayar da takardar shaidar lashe zabe ga zababben gwamnan jihar, Nasir Idris da mataimakinsa Umar Abubakar da ‘yan majalisar dokokin jihar 10.

Read more

Mutane 764 Ke Kamuwa da Kansar Baki a Najeriya – Ministan Lafiya

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Ministan Lafiya, Osagie Ehanire, ya ce cutar kansar baki da aka fi sani da kansar baka, na kashe mutane 764 a Najeriya duk shekara.

Read more

Adamawa: INEC Ta Yi Alla-wadai da Cin Zarafin Kwamishinanta

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta yi Allah-wadai da kakkausar murya dangane da cin zarafin kwamishinanta, wanda aka yi masa tsirara, sakamakon

Read more

‘Yan Sanda Sun Kame Wani Ɗan Jarida Mai Daukar Hotuna a Lagos

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

A wani ci gaba, Jaridar Dailytrust ta wallafa a shafinta cewa an kame mata wani ma’ikacinta, Ben Uwalaka, da ke bakin aiki a lokacin da yake ɗaukar hotunan yadda zanga-zangar

Read more

Ma’aikatan Sufurin Jiragen Saman Nageriya Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Yau Litinin ne ma’aikatan sufurin jiragen saman ƙasar nan suka fara yajin aikin kwanaki biyu, domin neman a kyautata musu yanayin aiki da kuma wasu kuɗaɗe da suke bin gwamnati.

Read more

Adamawa: INEC Ta Dakatar da Tattara Sakamakon Zaɓen Bisa Karya Doka

Muhammad Auwal SuleimanApril 16, 20230

Hukumar zabe mai zaman kantan ta kasa ta ta soke sakamakon zaben jahar adamawa tare da gayyatar kwamishinan zaben jahar da kuma wadanda abun yashafa zuwa babban ofishin hukumar dake birnin tarrayya Abuja

Read more

NNPP a Kano Ta Yi Alƙawarin Bin Kadin Zaɓukan Wasu ‘Yan Majalisu

Muhammad Auwal SuleimanApril 16, 20230

Umar Haruna Doguwa wanda shi ne shugaban jam’iyyar a jihar Kano, ya ce “Akwai abubuwa da dama da suka faru waɗanda ba mu gamsu da su ba, waɗanda kamar an mayar da hannun agogo baya ne.

Read more

Posts navigation

1 … 255 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama