Tallafin Mai: Kungiyar Ma’aikatan Lantarki ta Najeriya Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Ƙungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta Najeriya ta ce za ta tsunduma yajin aiki bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin ta yi lamarin da ta ce ya haifar da ƙaruwar hauhawar farashin kayyaki a ƙasar.