Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Tinubu ya isa Kenya don halartar taron ƙoli na Afirka da Faransa

Gwamnati ta tilasta yi wa ɗaliban sakandare gwajin ƙwaya a Najeriya

SDP ta zaɓi Farfesa Sadiq Gombe a matsayin Shugaban Jam’iyya na Ƙasa

INEC Ta Yi Tirjiya Game da Hukuncin Wata Babbar Kotu Kan Amfani da Katin Zaɓe Na Wucin-gadi

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa ta ce tana shirye-shiryen ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu wanda ta bai wa waɗanda suka shigar da ƙara damar yin zaɓe da katin zaɓe na wucin-gadi.

Read more

‘Yan tada-ƙayar-baya da dama sun miƙa wuya Ga rundunar sojin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMarch 11, 20230

Shalkwatar tsaron kasar nan ta ce ‘yan ta-da-ƙayar-baya 1,332 ciki har da iyalansu ne suka miƙa wuya ga dakarun Operation Haɗin kai a faɗin yankin arewa maso gabas cikin mako biyu da ya wuce.

Read more

Babbar Kotu Ta Umarci INEC Ta Sahale Amfani da Katin Zaɓe Na Wucin-Gadi

Muhammad Auwal SuleimanMarch 10, 20230

Kotu ta umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bar wasu masu katin zabe na wucin gadi su kada kuri’a a zaben gwamnoni da majalisun dokokin jiha da ke tafe ranar 18 ga watan Maris, 2023.

Read more

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a Matsayin Zaɓaɓɓen Sanata

Muhammad Auwal SuleimanMarch 10, 20230

Kotun kolin nijeriya ta tabbatar da sanata rufa’I sani hanga a matsayin zabbaben dsanatan kano ta tsakiya a jam’iyar NNPP.

Read more

Wani Jirgin ƙasa ya yi taho mu gama da wata mota a jihar Ikko

Aishatu SuleMarch 9, 20230

Fasinjoji Da Dama Sun Jikkata a Wani Haɗarin Jirgin Ƙasa Da Mota a Jihar Legas. Wani jirgin ƙasa ya haɗu da wata motar fasinjoji a yankin Shogunle na Oshodi a jihar Legas.

Read more

Gobara ta Ƙone Wasu Rumfuna da Dama a Kasuwar Rimi da ke Jihar Kano

Aishatu SuleMarch 9, 20230

Wata gobara ta tashi a kasuwar Rimi da ke Kano, inda ta ƙone shaguna sama da 19 a cewar Kanfanin Dillacin Labarai ta Ƙasa (NAN).

Read more

INEC Ta dage zaɓen gwamnoni da’Yan Majalisun Jihohi a Najeriya

Aishatu SuleMarch 9, 20230

Hukumar Zaɓe ta Najeriya INEC ta ɗage zaɓen gwamnoni da na ‘yan majalisar dokokin jihohi da mako guda, wato zuwa 18 ga watan Maris ɗin shekarar da muke ciki.

Read more

Gwamnan Jihar Kano Ya Yi Wa Wasu Fursunoni 12 Afuwa

Aishatu SuleMarch 9, 20230

A jiya ne Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wa wasu fursunoni 12 da aka tabbatar wa hukuncin kisa afuwa,

Read more

Hukumar gasar UEFA Za Ta Dawo Wa da ‘Yan Kallo Kudin Tikitinsu

Aishatu SuleMarch 7, 20230

Hukumar gasar zakarun nahiyar Turai UEFA za ta biya kudin tikitin magoya bayan Liverpool, wadanda suka tsaya don kallon wasan karshe na Champions League a Paris dake ƙasar Faransa. Hakan ya biyo bayan wani kwamiti mai zaman kansa da ya binciko cewar UEFA ce ta haddasa turmutsitsin da ya faru, kafin wasan karshe tsakanin Liverpool […]

Read more

Wani Jami’in Sojan Ƙasar Nan Ya Harbe Abokan Aikinsa Har Lahira

Aishatu SuleMarch 7, 20230

Rundunar sojin kasar ta tabbatar da shari’ar wani soja da ya harbe abokan aikinsa da kansa har lahira a sansanin Rabah, a Jihar Sokoto a ranar Lahadin data  gabata .

Read more

Posts navigation

1 … 262 263
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama