Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Tsohon Sufeton ƴan sandan Nijeriya Sulaiman Abba ya fice daga jam’iyar APC.

Zaɓe: ƙungiyar kiristocin ƙasar nan ta buƙaci mabiyanta da su karɓi sakamakon zaɓen shugaban ƙasa

Aishatu SuleMarch 6, 20230

Kungiyar kiristocin ta Ƙasa, CAN, reshen Arewacin kasar nan ta bukaci duk mabiyanta da su kwantar da hankalinsu biyo bayan ayyana Bola Ahamad Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar nan da Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta yi.

Read more

Zaɓen Gwamnoni: Jami’an Tsaro Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa

Aishatu SuleMarch 6, 20230

Ya yin da ya rage kasa da mako daya a gudanar da zaben gwamnoni da na yan’majalisar dokokin jihohi a kasar nan, Jami’an tsaro sun ce, sun gano wasu shirye-shiryen da manyan jam’iyyu masu adawa da juna ke yi domin tayar da fitina a lokacin zaben a wasu Jihohi.

Read more

Posts navigation

1 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama