An karya dokar ƙasa da ƙasa a Venezuela – MDD

Sakatare-Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, ya nuna damuwa cewa ba a mutunta dokokin ƙasa da ƙasa ba kan abin da Amurka ta aikata a Venezuela.

António Guterres ya bayyana haka ne a wani sako da aka karanta a taron gaggawa da majalisar ta kira kan batun na Venezuela.

“Abin damuwa ne matuka kan rashin mutunta dokar ƙasa da ƙasa a Venezuela.

“Lamarin zai iya janyo rashin daidaito a ƙasar, tasiri mara kyau a yankin da kuma yadda batun zai iya sauya yanayin dangantaka tsakanin ƙasashe,” in ji Guterres.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *