481 Akwai mazabun da aka samu hatsaniya da kuma Inda aka samu sanya kuri’u fiye da ƙima a akwatuna, a irin wannan yanayin da aka kuri’un da aka ce anyi nasara da su basu kai wadanda aka soke ba, don haka bai kamata a ayyana wanda ya lashe zaben ba, kamata yayin zaɓen ya zama wanda bai kammala ba a cewar Abdullahi Abbas
Table of Contents