Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta sanar da cewa dukkanin maniyyatan jihar za su rika samun abinci sau uku a kullum yayin gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026. Babban Daraktan hukumar, Alhaji Ahmad Umar Labbo, ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai a ofishinsa, inda ya ce wannan tsari […]