Ali Rabiu Ali Dutse

Hukumar Alhazai ta Jihar Jigawa Ta Bukaci Hukumar Shige da Fice Ta Tabbatar da Sauƙaƙen Aiki ga Maniyyatan Hajjin 202

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta roƙi Hukumar Shige da Fice ta Najeriya da ta tabbatar da sauƙaƙen tsari da ingantaccen aiki yayin tantance maniyyatan Hajjin 2026 a filin jirgin sama. Babban Daraktan Hukumar, Alhaji Ahmad Umar Labbo, ne ya bayyana hakan yayin wata ganawa da Kwanturolan Hukumar Shige da Fice ta jihar […]

Read more