Muhammad Auwal Suleiman

Ambaliya Ta Karya Gada A Kasar Nijar

Daga Suraj Na Iya Idris Kududdufawa Babbar gadar da ake shiga babban birnin Yamai a kasar Nijar ta karye sakamakon mamakon ruwa saman da ake yi samu a yankin.  Gadar ta karye ne tsakanin mahadar jihar Doso da mahadar shiga birnin na Yamai. Mafiya yawan al’ummar da suke bi ta jihar Doso domin shiga birnin […]

Read more

Ruwa Ya Karya Gada A Yankin Katagum

Daga Muazu Hardawa Edita jàridar Ruwan sama kamar da bakin kwarya ya haifar da ambaliyar ruwa wacce ta share babbar gadar garin Buskuri da ke karamar hukumar Katagum a Jihar Bauchi.  Ambaliyar ta jefa dubban mutane da gonakin su da gidaje  cikin gagarumar asarar da bata misaltuwa. Buskuri gari ne mai nisan kilomita 15 daga […]

Read more