Mujahid Wada Guringawa

Kwamishinan Tsaro Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa A Kano

Daga Safiyanu Haruna Kutama Kwamishinan kula da harkokin tsaro da al’amuran cikin gida na Jihar Kano, Manjo Janaral Muhammad Inuwa Idiris (mai ritaya), ya ajiye aikinsa. Wata sanarwar da mai magana da yawun gwamnan Jihar Kano, Alhaji Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar ta bayyana cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kadu da matakin da kwamishinan […]

Read more

Dan Jaridar Al Jazeera Ya Rasa Ransa A Harin Isra’ila A Gaza

Daga : Shareep Khaleepha Sharifai Isra’ila ta kaddamar da sabbin farmaki kan zirin na Gaza a kokarinsu na murkushe mayakan Hamas tare kuma da kwato ragowar fursunonin yakin kasar da ke hannun mayakan.Sabbin hare-haren da Isra’ila ta kaddamar a zirin Gaza ya halaka wani ‘dan jaridar Al Jazeera Hussam Shabat, yayinda sojojin Isra’ila suka bukaci […]

Read more

Yan Sanda Sun Kama Mai Safarar Alburusai A Jarkar Manja

Jami’an yan sandan birnin tarayya Abuja, tare da hadin gwiwar kungiyar masu sufurin motocin haya ( NURTW) sun samu nasarar kama Alburusai 488 da aka boye su a cikin jarkar Manja. Mukaddashin kwamishinan yan sandan birnin tarayya Abuja, mai kula da aiyuka na musamman, DCP Ishaku Sharu, ne ya tabbatar da hakan a lokacin da […]

Read more

NIDCOM Ta Ceto Yan Nijeriya 956 Daga Gidan Yarin Libiya

  Daga : Abubakar Abdulkadir Kurawa Hukumar da ke kula da ‘yan Nijeriya mazauna Ƙasashen Ƙetare (NIDCOM) ta ce an kuɓutar tare da mayar da ‘yan Nijeriya 956 daga gidajen yarin kasar Libya a cikin watanni ukun farko na shekarar 2025. Hakan ya biyo haɗin gwiwar da hukumar NIDCOM ta samu tare da hukumar da […]

Read more