An Kashe Dan Bello Turji A Zamfara
Dakarun Rundunar Sojin Ƙasa na Nijeriya sun kashe ɗaya daga cikin ’ya’yan ƙasurgumin ɗan taadar nan, Bello Turji tare an kuma rumbun abincinsa.
Dakarun Rundunar Sojin Ƙasa na Nijeriya sun kashe ɗaya daga cikin ’ya’yan ƙasurgumin ɗan taadar nan, Bello Turji tare an kuma rumbun abincinsa.
Gwamnatin jihar Katsina ta ce rundunar haɗin gwiwar jami’an tsaro ta yi nasarar kashe ƴan bindiga 18 a yankin ƙaramar hukumar Dutsinma.
Rahotanni daga Jihar Neja na cewa aƙalla mutane 60 ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata bayan da wata tanka ta kife a kusa da Dikko Junction da ke kan hanyar Abuja zuwa Kaduna a wanda ke a Jihar Neja.
Abdulmumin Jibrin Kofa Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Kiru da Bebeji dags Jihar Kano, ya ce za su yi duk mai yiwuwa domin ganin sun kawo ƙarshen rashin jituwar da ke tsakanin manyan ’yan siyasar jihar biyu, Dokta Rabiu Musa Kwanwaso da Dokta Abdullahi Umar Ganduje.
Kamfanin Dillancin Wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya ce ɓarayi sun sake lalata layinta mai karfin Volt 132 (KV) da wayoyin karkashin kasa a Abuja.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama wasu mutane 6 da ake zargin sun addabi sassan birnin da sace-sacen wayoyin fasinjoji, tare da kwato baburan adaidaita sahu 2 da kuma wayoyin sata 15.
Rahotanni na cewa an cimma matsayar tsagaita wuta a faɗan da ake gwabzawa tsakanin dakarun Hamas da ƙasar Isra’ila.
‘Yan ta’addar ƙungiyar Boko Haram sun kai hari ƙauyen Shikarkir da ke Ƙaramar Hukumar Chibok, a Jihar Borno, inda suka ƙone wata coci da gidaje
Tuwon dawa ɗaya ne daga cikin jerin abincin da ake amfani da su a kasar Hausa, kuma masana kiwon lafiya suka tabbatar da ingancin cin sa.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano, ta bayyana cewa ta gurfanar da Shamsiya Adamu a gaban kotu bayan sake kama karin mutane 4 da kwato wayoyin sata 12 da ake zargin suna cikin gungun mutanen da ta ke jagoranta wurin sata da damfarar jama’a.