Hukumar Alhazai ta ƙasa, NAHCON, ta sanar da cewa za a fara jigilar maniyyatan Najeriya zuwa ƙasa mai tsark daga ranar 3 ga Mayu. Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar, Fatima Sanda Usara, ta fitar a wannan Talatar. A cewarta, jirgi na farko Kamfanin Flynas zai tashi daga Filin […]

Read more

Saudiyya Ta Ba Ɗaliban Najeriya 50 Guraben Karatu A Fannin Man Fetur Da Ma’adinai

Masarautar Saudiyya ta ba wa ɗaliban Najeriya 50 guraben karatu cikakku a fannonin albarkatun man fetur da ma’adinai. Jakadan Saudiyya a Najeriya, Yousef Bin Mohammed Al-Balawi, ya bayyana cewa shirin guraben karatun ya haɗa da kuɗin makaranta, tikitin tafiya, masauki da kuma alawus na wata-wata a Jami’ar  Man Fetur da Ma’adinai ta Sarki Fahd. Jakada […]

Read more

Kwamishinan ƴan sandan Kano CP Ibrahim Adamu Bakori ya yaba da yadda jarabawar ɗaukar aikin ƴan sanda ke gudana.

Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda masu neman shiga aikin ɗan sanda ke rubuta jarabawa cikin kwanciyar hankali a dukkan cibiyoyin da aka tanada. CP Bakori, ya bayyana hakan ne yayin da ya kai ziyarya ɗaya daga cikin cibiyoyin rubuta jarabawar domin duba yadda ake gudanar da […]

Read more