KACRAN ya ti watsi da ƙirƙiro ƴansandan jihohi a Najeriya

Ƙungiyar Fulani makiyaya ta Kullen Allah ta yi kira ga hukumomin Najeriya su dakatar da batun ƙirƙiro ƴansandan jihohi a faɗin ƙasar. Yayin tattaunawarsa da BBC, Shugaban ƙungiyar na ƙasa, Mohammed Khalil Bello ya ce shirin ba shi da wata fa’ida illa haifar da taɓarɓarewar tsaro a faɗin ƙasar. Ƙungiyar makiyayan ta bayyana fargabar cewa […]

Read more

NDLEA Ta Kama Miyagun Ƙwayoyi Tan 3.9 Da Kama Mutum 599

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) reshen Jihar Sakkwato, ta kama tan 3.9 na miyagun ƙwayoyi tare da cafke mutum 599 cikin shekarar da ta gabata. Kwamandan hukumar a jihar, Mustapha M. Gidado ne, ya bayyana hakan yayin taron manema labarai da aka shirya domin bikin Ranar Yaƙi da Shan Miyagun […]

Read more

Gwamnatin Tinubu Na Yunƙurin Hana Ni Yin Takara — Peter Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar NDC, Peter Obi ya zargi Gwamnatin Tarayya da ƙulla maƙarƙashiyar hana shi yin takara a zaɓen shekarar 2027. Yayin da yake jawabi a wani shirin horas da shugabanci da Ƙungiyar ‘NextGen Mentorship and Leadership Initiative‘ ta shirya a Jami’ar Madonna da ke Okija a Jihar Anambra ranar Juma’a, Obi ya […]

Read more

Kotu ta soke rajistar jam’iyyar NDC

Wata babbar kotun tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta yi watsi da hukuncin da ta yanke tun farko da ta umarci hukumar zaɓen Najeriya INEC ta yi wa jam’iyyar NDC rajista a matsayin jam’iyyar siyasa. Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa, mai shari’a Isah Dashen, alkalin kotun ya ce dole […]

Read more