Gwamnatin Kano Za Ta Hada Guiwa Da IDB Domin Samar Da Makarantu
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da shirin hada gwiwa da bankin cigaban Musulunci (IDB) domin samar da makarantu guda hudu da za a rika koyarwa da harshen Ingilishi da kuma Larabci.
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da shirin hada gwiwa da bankin cigaban Musulunci (IDB) domin samar da makarantu guda hudu da za a rika koyarwa da harshen Ingilishi da kuma Larabci.
Rundunar ‘yan sandan jihar kano ta gurfanar da daya daga cikin matasan da ake zargi da kashe wani dan sanda, mai suna Murtala Auwalu, a kan titin france road lokacin da yake tsaka da gudanar aiki, a ranar 1 ga watan Janairun 2025.
Kwamishinan muhalli da kula da sauyin yanayin na Jihar Kano Dokta Dahiru Muhammad Hashim ya bayyana cewa hukumarsa za ta tabbatar an daina zubar da shara barkatai a fadin jihar Kwamishinan ya baynnan hakan ne haka a yayin gangamin kwashe shara da aka fara ajiya Litinin 13 ga Janairu, 2025. Kwamishinan ya bayyana cewa Har […]
Cibiyar masana hulda da jama’a ta Najeriya (NIPR) ta yi taron karrama gwamannan jihar Jigawa Malam Umar A. Namadi da lambar yabo mafi girma ta cibiyar (DIAMOND PRIZE) bisa zamowarsa gwarzon gwamna a fannin habbaka aikin noma da samar da abinci.
Hukumar EFCC ta kama jami’an gwamnatin jihar Katsina guda biyar kan zargin karkatar kuɗaɗen tallafin hukumomin duniya da kuɗinsu ya kai Naira biliyan 1.29. Hukumomin lafiya na duniya ne suka sanya kuɗaɗen a asusun gwamnatin jihar Katsina, amma jami’an da ake zargin suka yi sama da faɗi da su. Jami’an da suka shiga hannu ma’aikata […]
Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɓullar cutar murar tsuntsaye a Ƙaramar Hukumar Gwale da ke tsakiyar Jihar Kano.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta zamo zakara a gasar nan ta Super Cup da aka kammala a kasar Saudiyya. Ta zamo zakara ne bayan ta lashe babbar abokiyar hamayyar ta a duniyar kwallon kafa wato Real Madrid daci 5 da 2. Real Madrid ce dai ta fara jefa kwallo ta hannun danwasa Kylian Mbappe […]
A karshen makonnan mai zuwa za a fafata wasan karshe na gasar Spanish Super Cup tsakanin jiga-jigan kungiyoyin da suke hamayya da juna a duniyar kwallon kafa wato Barcelona da Real Madrid. Wannan wasan hamayya ana yimasa lakabi da El clasico kuma wasa ne mai matukar kayatarwa a tsakanini su da zarar suna fafata wasa. […]
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta gurfanar da wasu matasa hudu a gaban kotun majistiri mai lamba 43, dake zaman ta a unguwar Gyadi-gyadi, karkashin jagorancin mai shari’a Kabiru Sallau, bisa zarginsu da aikata laifuka hudu.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen Abuja ta kama wata mota makare da ƙananan yara har 59 da ake zargin an sato su daga Arewacin Najeriya.