Shugaba Tinubu Ya Jinjina Wa Haƙuri Da Juriyar ‘Yan Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya jinjinawa wa ’yan Najeriya ya kuma tabbatar musu da cewa sadaukarwarsu za ta haifar da sakamako mai tasirin gaske nan ba da jimawa ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya jinjinawa wa ’yan Najeriya ya kuma tabbatar musu da cewa sadaukarwarsu za ta haifar da sakamako mai tasirin gaske nan ba da jimawa ba.
Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS), ta ce an sace wayoyin salula sama da miliyan 25, daga watan Maris ɗin 2023 zuwa Afrilun 2024.
Rahotanni na cewa Akalla jami’an ‘yan sanda 40 na musamman ke farautar mai magana da yawun gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, Sanusi Bature Dawakin-Tofa
Hukumar kididdiga ta Najeriya (NBS) ta ce aƙalla ana sa ran an kashe ‘yan Najeriya dubu 614, 937 yayinda aka yi garkuwa da wasu dubu 2,235,954 a fadin kasar tsakanin watan Mayun 2023 zuwa Afrilu 2024
Rahotanni daga jihar Jigawa na cewa gwamnatin jihar, ta gano ma’aikatan bogi 6,348, yayin tantance ma’aikatan ta.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane 24 da ake zargin ‘yan daba ne tare da ƙwato muggan makamai a yayin wani sumame da ta gudanar a tun daga ranakun 13 zuwa 16 ga Disamba, 2024.
Wasu ’yan bindiga sun harbe malamin Jami’ar Nnamdi Azikiwe (UNIZIK), Dokta Osita Chinedu, har lahira a daren Litinin a Jihar Anambra.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya mayar wa iyalan tsohon shugaban kasa Janar Sani Abacha filayen su guda 2 da tsohon gwamna Nasir El Rufai ya kwace a lokacin mulkinsa.
Hukumar Rawa Ta Najeriya (National Troupe of Nigeria) a karkashin jagorancin Kaltume Bulama Gana, FSNA, na shirin wani gagarumin taro domin kaddamar da kirkirarriyar fasahar zamani da zimmar karfafawa yara da matasa guiwa wurin kallo da sauraron wakoki, kade-kade da raye-rayen gargajiya.
Rundunar Sojin Najeriya, ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewar an kafa sansanin sojojin Faransa a Maiduguri, Babban Birnin Jihar Borno. A wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, Kaftin Reuben Kovangiya, ya fitar. Kaftin Kovangiya, ya yi ƙarin haske cewa jami’in da aka gani a bidiyon ba sojan Faransa ba ne. Ya […]