Labarai

Babban Labari Labarai

Yan Sanda Sun Kama Matashin Da Ake Zargi Da Yiwa Matar Aure Kisan Gilla A Kano

  Rundunar yan sandan jihar Kano ta kama wani matashi mai suna Sha’aibu Abdulkadir dan shekaru 35 mazaunin unguwar Madatai dake kwaryar birnin jihar, bisa zargisa da halaka wata matar aure mai suna, Rumasa’u Haruna yar shekaru 22, a gidan auren ta dake unguwar  Farawa karamar hukumar Kumbotso ta jihar. Wanda ake zargin ya shiga […]

Babban Labari Labarai

Hukumar Samar Da Ruwa Ta Jihar Bauchi Ta Samu sabbin Kayan Aikin Magance Matsalar Karancin Ruwa

  Daga Mu’azu Hardawa Bauchi Ganin yadda ake fama da matsalar karancin ruwan Sha a cikin garin Bauchi da kewaye da kuma wasu kananan hukumomi na jihar Bauchi, Hukumar samar da ruwa ta jihar ta bayyana kokarin gwamnatin jihar Bauchi na samar da sabbin na’urorin samar da hasken rana domin tallafawa hasken lantarki na kasa […]

Babban Labari Labarai

Kotu Ta Yankewa Wanda ya Kone Mutane 23 A Masallaci Hukuncin Kisa Da Bulala 150

Babbar kotun shari’ar addinin Muslunci dake zaman, a unguwar Danbare Kano, ta yankewa matashin nan Mai suna, Shafi’u Abubakar, Dan shekaru 38 Mai sana’ar Adaidaita sahu, hukuncin kisa ta hanyar rataya, bisa samunsa da laifin kisan Kai , ta hanyar 23 mutane wuta lokacin da suke yin sallar asuba a Wani masallaci dake Garin Gadan, […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000