Gwamnatin Tarayya Ta Karyata Jawabin Donald Trump Kan Zargin Kashe Kiristoci A Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan jawabin shugaban Amurka Donald Trump kan zargin kashe kiristoci a Najeriya. Trump ya ayyana Najeriya a cikin ƙasashen da “yake da yake sa ido a kansu.” Ya ce kiristanci na fuskantar babbar barazana a Najeriya,” in ji shi, inda ya ƙara da cewa ana kashe dubban Kiristoci, kuma masu […]










