Labarai

Babban Labari Labarai

Gwamnan Kaduna Uba Sani Ya Yi Wa Ma’aikatan Manyan Makarantu Karin Kashi 70 A albashi

Gwamnan Kaduna, Sanata Uba Sani, ya amince da aiwatar da ƙarin kashi 70 a albashin ma’aikatan dukkanin makarantun gaba da sakandare na gwamnati da ke jihar. Sabon tsarin albashin na CONPCASS/CONTEDISS 2024 wanda zai fara aiki daga Oktoban 2025, na daga cikin kokarin gwamnatinsa na inganta walwalar ma’aikata da farfaɗo da harkar ilimi a jihar. […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kaduna Da Hadin Gwiwar Hukumar Bayar Da Tallafin Noma Sun Raba Manoma 400 Kayan Noma.

Gwamnatin Jihar Kaduna, tare da haɗin guiwar Hukumar Ci gaban Afirka ta Ƙungiyar Tarayyar Afirka (AUDA–NEPAD) reshen Najeriya, sun kaddamar da rabon kayan noma ga kananan manoma 400 a fadin jihar. ‎ ‎Da yake jawabi a yayin taron bada tallafin, wanda aka gudanar a gidan tarihi na Arewa House da ke jihar Kaduna, Gwamna Uba […]

Babban Labari Labarai

Joy Ogah Ta Zama Mataimakiyar Shugaban Nijeriya Ta Rana Daya.

Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bai wa wata matashiyam mai suna Joy Ogah aron kujerarsa na kwana ɗaya. Wannan lamari ya faru ne a fadar shugaban ƙasa, yayin da Shettima ya karɓi bakuncin wani tawagar PLAN International karkashin jagorancin shugabar tawagar, Helen Mfonobong Idiong. A cikin jawabin sa, Shettima ya jaddada ƙudirin gwamnatin shugaban […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000