Labarai

Babban Labari Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Dan Uwansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya naɗa babban ɗan uwansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sabon Sarkin Masarautar Duguri. Sakataren Gwamnatin Jihar, Alhaji Aminu Hammayo ne, ya bai wa sabon Sarkin takardar naɗin a madadin gwamnan, a wani biki da aka gudanar a fadar sarkin Duguri, da ke Ƙaramar Hukumar Alkaleri, a ranar Juma’a. […]

Babban Labari Labarai

Shu’aibu Abdulkadir Da Ake Tuhuma Da Halaka, Rumaisa Ya Musanta Zargin A Gaban Kotu.

Babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Farida Rabi’u Danbaffa, ta ci gaba da sauraron shari’ar tuhumar da ake yi wa, Shu’aibu Abdulkadir da zargin kisan kan wata matar aure mai suna Rumaisa Shu’aibu. A zaman kotun na yau Alhamis, lauyan gwamnatin jihar Kano, Barista Basiru Kabiru Aliyu, ya roki kotun karkashin sashi na […]

Babban Labari Labarai

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Yi Nasarar Murkushe Harin Da Boko Haram Ta kai.

Rundunar sojin Najeriya ta ce masu iƙirarin jihadi sun ƙaddamar da hare-hare lokaci ɗaya kan sansanoninta huɗu da ke arewa maso gabashin ƙasar, sai dai ta samu nasarar murƙushe su. Sanarwar da rundunar haɗin gwiwa ta ‘Joint Task Force’ ta fitar a yau Alhamis, tare da sa hannun jami’in yaɗa labaran rundunar Laftanar Kanar Sani […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000