Yan sanda sun kama wanda ake zargi da yanke kan wani mutum
Rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Edo, ta kama wani matashi mai suna Aireebiuwa dan shekaru 27 bisa samunsa da laifin yanke kan mutum sannan ya sanya a cikin wata Jaka. Kakakin rundunar yan sandan jihar Edo, Moses Yamu, ya ce jami’ansu dake aiki a Evbuotubu tare da hadin gwiwar yan Banga ne […]