Mun Ba Gwamnonin Jihohi Sama Da Miliyan Dubu Dari 5 Da 70 Don Tallafawa Mutane-Tinubu
Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin sa ta bai wa gwamnonin jihohin Najeriya 36, fiye da naira miliyan dubu dari 5 da 70 don tallafawa talakawa. Tinubu ya bayyana cewa suna aiko da sakon tallafi wanda suke saka rai zai isa ga al’umma. wannan na kunshe a cikin jawabin da shugaban ya yi […]