Gwamnatin Zamfara za ta dau mummunan mataki kan masu satar ma’adanai
Gwamnan jihar Zamfara, Sauda Lawal Dare, ya umarci jami’an tsaro da su ɗauki tsattsauran mataki kan masu haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba.
Gwamnan jihar Zamfara, Sauda Lawal Dare, ya umarci jami’an tsaro da su ɗauki tsattsauran mataki kan masu haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba.
Majalisar dokokin jihar Katsina ta jinjina wa tsohon shugaban ƙasar nan na mulkin soja, Gen. Ibrahim Babangida mai ritaya, bisa hangen nesan sa na samar da jihar.
Kungiyar Matasa masu rajin ci gaban Arewacin NIjeriya, Northern Youth Patriotic Group, ta ce akwai son rai da son zuciya a hukuncin kotun sauraron ƙarrakin zaben gwamnan jihar Kano da aka yi a ranar Laraba.
Wasu yara ‘yan biyu, Hassan Muhammad Nawad da Hussaini Muhammad Nawad da ke jihar Kano waɗanda shekarunsu 14, sun samar da wani abin girki mai amfani da fetur da ruwa wajen samar da wutar girki da ke shafe tsawon awanni biyar yana aiki.
Wannan na ƙunshe ne cikin wani jawabi da daraktan Sadawar na babban bankin, Isa
Fadar gwamnatin Najeriya ta nemi afuwa kan iƙirarin da ta yi na cewa shugaba Bola Ahmad Tinubu shugaban Afirka na farko da ya fara rufe hada-hadar Cinikayyar Hannun Jari na NASDAQ da ke ƙasar Amurka.
Sai dai har yanzu babu tabbas kan yawan ɗaliban da maharan suka sace.Ƴan bindigar sun isa unguwar Sabon Gida da tsakar dare, sun rinƙa harbe-harbe kafin su yi awon-gaba da ɗaliban.
Rundunar ƴan sandan jihar Filato ta bayyana cewa dakarun ta sun kama shanu 77 da aka sato daga jihar Bauchi. Rundunar ta ce daga Bauchi
Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa wasu ƴan bindiga sun kai hari gidajen kwanan ɗaliban Jami’ar dake Gusau, tare da sace ɗaliban da har yanzu ba a tantance adadinsu ba.
Wata ƙungiya mai zaman kanta ta ƙasa da ƙasa, TAF Africa, ta shirya wani taron wayar da kan nakkasassu a jihar Kogi kan yadda za su iya taka cikakkiyar rawa a zaɓen gwamnan jihar da za a yi ranar 11 ga watan Nuwamba mai zuwa