An Samu Hatsaniya Tsakanin Matasa Da Jami’an Tsaro A Kano

Masu Zanga-zanga a Neja

A yayin da aka shiga wuni na uku da fara zanga-zangar tsadar rayuwa a fadin ƙasa, an samu hatsaniya a tsakanin wasu matasa da jami’an tsaro a kan sabon titin Mandawari dake birnin Kano.

Post masu alaƙa

Ba za mu buɗe Hormuz ba sai Amurka ta buɗe tashar ruwanmu – Iran

Jirgin ‘yan cirani ya kife a tekun Libiya

Da buƙatar samar da takin zamani ga manoman Najeriya – MDD