A yayin da aka shiga wuni na uku da fara zanga-zangar tsadar rayuwa a fadin ƙasa, an samu hatsaniya a tsakanin wasu matasa da jami’an tsaro a kan sabon titin Mandawari dake birnin Kano.
An Samu Hatsaniya Tsakanin Matasa Da Jami’an Tsaro A Kano
Masu Zanga-zanga a Neja