Sarkin Kano 14 ya ce ba Tinubu ne ya kawo matsin rayuwar da ake ciki ba
Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya ce gwamnatin da ta gabata ce ta jefa ‘yan Nijeriya cikin matsin tattalin arzikin da ake ciki a yanzu.
Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya ce gwamnatin da ta gabata ce ta jefa ‘yan Nijeriya cikin matsin tattalin arzikin da ake ciki a yanzu.
Tsohon shugaban ƙasar nan Mahamadu Buhari ya yaba wa gwamnatinsa game da irin rawar da ta taka wajen kare ƙasar daga bala’in cin hanci.
Najeriya ta fara tattaunawa da ɓangarori da dama don duba yiwuwar shiga ƙungiyar kasashen G20 masu ci gaban tattalin arziki a duniya.
Hukumar kula da Zirga-zirga Ababen Hawa ta jihar Kano KAROTA ta sami nasarar cafke jabun magani na fiye da Naira miliyan 50.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ne ya fadi hakan a jiya Asabar a cikin wata sanarwa da babban hadiminsa kan yada labarai da hulda da jama’a, Alkasim Abdulkadir, ya tabbatar da cewa an kira dukkanin Jakadun Najeriya su dawo gida.
Gwamnatin Jihar Gwambe ta sanar da yin karin albashin naira dubu goma-goma ga ma’aikatan gwamnatin fadin jihar domin rage radadin rayuwa bayan cire tallafin mai.
Shugaba Kasar Najeriya ya amince da naɗa Khalil Suleiman Halilu a matsayin sabon shugaban hukumar bunƙasa Kimiyya da Ayyukan Injiniyoyi (NASENI).
Kungiyar NLC ta sha alwashin sake tafiya yajin aiki na gargaɗi
Ministan Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo, ya bayar da umarnin rufe sashen saukar jirage na kasa da kasa a filin jiragen sama na Murtala Muhammad da ke Legas daga ranar 1 ga watan Oktoban shekarar nan ta 2023.
Ruqayya ta ce ba za ta ci gaba da zama da Hamza ba saboda ya ƙaurace mata na tsawon shekaru biyu, bayan haka kuma Rukayya ta ce yana jibgar ta haka kawai idan ya bushi iska.Amma Hamza ya ƙaryata duk abin da Ruqayya ta faɗa, yace yana ƙoƙari matuƙa wajen kula da matarsa.