Masu Adaidaita Sahu Za Su Biya Haraji Kowace Rana
Gwamnatin jihar Kano ta ce za a dawo da karɓar Haraji kullum a hannun matuƙa baburan adaidaita sahu a faɗin jihar domin samar da cigaba ta ɓangaren sufuri.
Gwamnatin jihar Kano ta ce za a dawo da karɓar Haraji kullum a hannun matuƙa baburan adaidaita sahu a faɗin jihar domin samar da cigaba ta ɓangaren sufuri.
Kwamishinan yaɗa labarai na jahar Kano Baba Halilu Ɗantiye, ya tabbatar da cewa suna shirye-shiryen gina wuraren kwana a gidajen yaɗa labaran gwamnati domin a sawwaƙa wa masu aikin dare su samu wurin bacci.
Wani jirgin saman United Nigeria Airlines ya zame, ya saki hanyarsa ta sauka da kimanin mita 200 a babban filin jirgin saman Legas na Murtala Muhammad
Rundunar yan sandan jahar Kano ta haramta gudanar da hawan Kilisa, da na angwanci da kuma zaman majalisi har sai an nemi izini daga Fadar Sarkin Kano.
Gwamnatin jihar Jigawa ta tabbatar da cewa ta yi nasarar yashe kogin Hadeja a tazarar da ta kai kilomita 60 tare da gina katangar kariya a tsawon kilomita 100 domin magance matsalar ambaliyar ruwa da ake samu a jihar.
Bayan Yusuf ya mayar da waɗannan kuɗaɗe ne kuma, gwamnan jihar Kano ya buƙaci ganawa da shi domin miƙa masa godiyarsa bisa gaskiyar da ya nuna tare da neman sauran matasa su yi koyi da shi.
Wasu matasa masu fiƙira sun samar da na’urar sarrafa rediyo da aka fi sani da transmitter da sinadarin iskar gas daga haidirojin, abin ban ruwa a gonaki da sauransu a ƙarƙashin wata horaswa da CITAD ta gudanar.
Ma’aikata daga kowane ɓangare a ƙasar nan a ciki har ma’aikatan wutar lantarki da na kiwon lafiya sun fara yajin aikin gargaɗi saboda raɗadin tsadar rayuwar da cire tallafin man fetur ya haifar.
Mai magana da yawun Hukumar DSS ta jami’an tsaron farin kaya, Dokta Peter Afunanya ya fitar da sanarwar cewa sun gano wasu mutane a sassan Najeriya daban-daban
A yau ne ake shirin rantsar da sojan da zai jagoranci ƙasar Gabon a matsayin shugaban rikon kwarya, bayan juyin mulkin kasar a makon da ya gabata, inda zai rike ikon kasar na wani lokaci da ba a bayyana ba bayan hambarar da daular Bongo na kasar shekaru 55.