Bidiyo: ‘Yan Daba Sun Yi Sanadiyyar Rasuwar Wani Matashi a Unguwar Yakasai
Al’ummar unguwar Yakasai da ke cikin ƙaramar hukumar birni sun gamu da mummunan labarin kisan gilla da aka yi wa wani mai suna Jamilu.
Al’ummar unguwar Yakasai da ke cikin ƙaramar hukumar birni sun gamu da mummunan labarin kisan gilla da aka yi wa wani mai suna Jamilu.
ran da Saudiyya sun amince da sake kulla huldar diflomasiyya tare da bude ofisoshin jakadanci bayan kwashe shekaru ana takun-saka tsakanin kasashen biyu
Gwamnatin jihar kano ta ƙarya ta zargin da ake mata na kokarin kawo cikas akan shari’ar zargin kisa da ake wa Alasan Ado doguwa.
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta kasa ta ce tana shirye-shiryen ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu wanda ta bai wa waɗanda suka shigar da ƙara damar yin zaɓe da katin zaɓe na wucin-gadi.
Shalkwatar tsaron kasar nan ta ce ‘yan ta-da-ƙayar-baya 1,332 ciki har da iyalansu ne suka miƙa wuya ga dakarun Operation Haɗin kai a faɗin yankin arewa maso gabas cikin mako biyu da ya wuce.
Kotu ta umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta bar wasu masu katin zabe na wucin gadi su kada kuri’a a zaben gwamnoni da majalisun dokokin jiha da ke tafe ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Kotun kolin nijeriya ta tabbatar da sanata rufa’I sani hanga a matsayin zabbaben dsanatan kano ta tsakiya a jam’iyar NNPP.
Fasinjoji Da Dama Sun Jikkata a Wani Haɗarin Jirgin Ƙasa Da Mota a Jihar Legas. Wani jirgin ƙasa ya haɗu da wata motar fasinjoji a yankin Shogunle na Oshodi a jihar Legas.
Wata gobara ta tashi a kasuwar Rimi da ke Kano, inda ta ƙone shaguna sama da 19 a cewar Kanfanin Dillacin Labarai ta Ƙasa (NAN).
Hukumar Zaɓe ta Najeriya INEC ta ɗage zaɓen gwamnoni da na ‘yan majalisar dokokin jihohi da mako guda, wato zuwa 18 ga watan Maris ɗin shekarar da muke ciki.