Labarai

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu

Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya rasu ranar Lahadi yana da shekara 82 da haihuwa. Wata sanarwa da Garba Shehu mai magana da yawunsa ya fitar ta ce Buhari ya rasu a wani asibiti da ke birnin Landan. Fadar shugaban Najeriya ta ce ya rasu da misalin ƙarfe 4:30 “sakamakon doguwar jinya”. “Shugaban ƙasa ya […]

Read more

Sanatan Abuja Ta Sauya Sheƙa Zuwa ADC

Sanata Ireti Kingibe, wacce ke wakiltar Babban Birnin Tarayya, ta fice daga jam’iyyar LP zuwa ADC. Da ta ke magana da ’yan jarida a Abuja, ta ce wannan matakin nata wani shiri ne na tunkarar babban zaɓen 2027. “Ni cikakkiyar mamba ce ta ADC yanzu,” inji ta. Da aka tambaye ta ko tana da ƙwarin […]

Read more

Hukumar FRSC Ta Kaddamar Da Dakarun Sa Kai 88 A Kano

A ƙokarin rage afkuwar haɗɗura hukumar kiyaye Haɗurra  ta ƘasaFRSC reshen jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Muhammad BBature ta ƙaddamar dakarun sa Kai 88 domin taimakawa ayyukanhukumar.Taron ƙaddamar da dakarun da ya gudana a wannan rana a ofishinhukumar na Kano , inda ya suamu halartar manyan jami’ai da masu ruwada tsaki . Gwamnatin Kano Ta Bukaci […]

Read more

Gwamnatin Kano Ta Bukaci Tallafin Daidaikun Mutane A Bangaren Ilimi

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci ɗai-daikun jama’a da su riƙatallafawa a bangaren ilimi domin samun nasara a kokarin da takena magance matsalon da makarantun jihar ke ciki. Gwamantin ta bayyana hakan ne ta bakin kwamishinan tsaro daayyuka na musamman na jihar Air vice marshal Ibrahim Umar mairitaya wanda ya wakilici gwamannan Kano Alhaji Abba Kabir […]

Read more

Direba Ya Gudu Da Buhunan Masara 463

Ana zargin wani direban tirela ya gudu da buhunan masara 463 da aka aike shi da su, bayan da ya bai wa ɗan rakiyarsa guba a cikin shayi a yankin Maraban Jos da ke Jihar Kaduna. Wani ɗan kasuwa da ke safarar hatsi daga Jihar Kano zuwa kamfanoni a sassa daban-daban na Nijeriya, Injiniya Jamilu […]

Read more

An Kama Dan Bindiga Dauke Da Makamai Da Kudi A Hanyar Jos

Sojoji sun kama wani ƙasurgumin mai garkuwa da mutane ɗauke da tsabar kuɗi Naira miliyan 13 a kan hanyar Kaduna zuwa Jos a Jihar Kaduna. Dakarun Rundunar Operation Safe Haven sun kuma ƙwace bindigogi ƙirar AK-47 guda biyu da harsasai 30 a hannun ɗan ta’addan a  Ƙaramar Hukumar Sanga ta Jihar Kaduna. Kakakin rundunar, Manjo […]

Read more

Sojojin Najeriya Sun Kashe Mayaƙan Boko Haram 24

Sojojin Najeriya – ƙarƙashin rundunar ‘Operation Hadin Kai’ mai yaƙi da ta’addanci – sun kashe mayaƙan Boko Haram 24 a wani mummunan hari da suka ƙaddamar kan maɓoyarsu a yankin raewa maso gabashin Najeriya. Mataimakin dakartan hulda da jama’a na rundunar, Captain Reuben Kovangiya ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar. Captain […]

Read more