Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Haɓaka Da Kashi 3.84 — NBS
Hukumar Ƙididdiga ta Nijeriya NBS ta ce tattalin arzikin ƙasar ya haɓaka da kaso 3.84 cikin 100 a zango na 4 na shekarar 2024.
Hukumar Ƙididdiga ta Nijeriya NBS ta ce tattalin arzikin ƙasar ya haɓaka da kaso 3.84 cikin 100 a zango na 4 na shekarar 2024.
Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta bakin Babban Jami’in Ayyukanta Manjo-Janar Emeka Onumajuru, ta bayyana cewa saura kiris su gama da jagoran ’yan ta’addan da ya addabi yankin Arewa maso Yamma Kacalla Bello Turji.
Tashin wata mummunar gobara yayi sanadiyyar konewar shaguna 103, na kayan abinci a kasuwar Gusau dake jihar Zamfara.
Na tsawon shekaru, Najeriya ta yi ta fama wajen ɗaukar nauyin ɓangaren lafiya. Sai dai ƙasar nan ta gaza cika alƙawarin da ta ɗauka a shekarar 2001 a Abuja a yayin taron ƙungiyar raya ƙasashen Afirka da ya ayyana buƙatar ƙasashenta su ware kaso 15% ga ɓangaren lafiya a kasafin kuɗinsu na kowacce shekara. Sai […]
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen Jihar Kano, ta dakatar da wasu ‘yan majalisarta guda hudu bisa zarginsu da yin zagon kasa ga jam’iyyar.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane sun kai hari Asibitin masu larurar ƙwaƙwalwa dake Dawanau a jihar Kano inda suka sace wata mata mai shekaru 60
Wata gobara da ta tashi cikin dare a garin Satigal da ke Ƙaramar Hukumar Bunkure a Jihar Kano, ta ƙone gidaje da dama, dabbobi, da rumbunan ajiyar hatsi guda shida.
Majalisar Malamai Ta Jihar Kano Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin Masallacin Sheikh Bin Usman (Sahaba) Dake Kundila Karamar Hukumar Tarauni A Jihar Kano.
Gwamnatin Kasar Saudiyya ta bai wa Abuja da Kano tallafin dabino tan 100 domin watan Ramadanan bana.
Asusun Tallafawa Yara Kanana na Majalisar Ɗinkin Duniya UNICEF ya bayyana cewa za ta baiwa Najeriya gudunmawar kwalabe miliyan uku na maganin inganta lafiyar mata masu ciki MMS a bana. MMS magani ne dake dauke da sinadaran ‘iron da folic acid’ dake taimakawa wajen inganta lafiyar mace mai ciki da dan dake cikinta. Maganin na […]