Sojoji Sun Gano Maboyar Bello Turji 

Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta bakin Babban Jami’in Ayyukanta Manjo-Janar Emeka Onumajuru, ta bayyana cewa saura kiris su gama da jagoran ’yan ta’addan da ya addabi yankin Arewa maso Yamma Kacalla Bello Turji.

Post masu alaƙa

Ƴan sandan Kano za su ƙara ƙaimi wajen amsa kiran gaggawa – CP Bakori

Masu Garkuwa Da Janar Rabe Na Neman A Sako ’Yan Bindigar Da Ke Hannun Gwamnati

Gwamna Namadi ya dakatar da hadimansa huɗu