Sojoji Sun Gano Maboyar Bello Turji 

Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta bakin Babban Jami’in Ayyukanta Manjo-Janar Emeka Onumajuru, ta bayyana cewa saura kiris su gama da jagoran ’yan ta’addan da ya addabi yankin Arewa maso Yamma Kacalla Bello Turji.

Post masu alaƙa

Kashi 70 na manyan laifuka a Kano na da alaƙa da shaye-shaye — Muhuyi

NOA ta tabbatar wa ma’aikatanta ci gaba da inganta walwala da ƙwarewa

Barista Hamza Ɗantani ya jinjinawa CP Bakori da wasu kwamishinonin yan sanda biyu.