Babban Labari

Ana Caccakar Gwamnatin Tunubu Kan Kamen Ƙananan Yara

Gwamnatin Najeriya ƙarkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu na shan caccaka kan kama masu zanga-zangar tsadar rayuwa.  Bayyanar faifan bidiyon wasu matasa da a ganin ido basu haura shekara 15 zuwa 20 cikin mummuna yanayi da aka kama sakamakon zanga-zangar tsadar rayuwa ya janyo wa gwamnatin Tinubu tofin Allah ya tsine a kafafen sada zumunta. Faifayin […]

Read more

Akwai Yiwuwar Samun Yunwa A Najeriya-MDD

kwamitin Abinci a Majalisar Ɗinkin Duniya ya yi gargadin cewar akwai yiwuwar samun matsananciyar yunwa a wasu ƙasashe 16 cikin watanni masu zuwa. Hukumomin sun ce yankunan Sudan ta Kudu da Ƙasar Mali da Haiti da yankunan Falasɗinu su ne kan gaba wajen fuskantar wannan matsala. Ƙasashe irin su Najeriya na daga cikin ƙasashen da […]

Read more

GWAMNATIN JIGAWA ZA TA FARA WANKIN ƘODA KYAUTA

Gwamnatin Jigawa ta sha alwashin ɗaukar nauyin wanke ƙodar duk wani ɗan jihar da ke ɗauke da ciwon ƙodar da ke buƙatar wankewa. Wannan ya zo ne a cikin wani bayani da Kwamishinan Lafiya na jihar Jigawa Dokta Abdullahi Muhammad Kainuwa ya yi wa abokin aikinmu Hassan Abdu Mai Bulawus, a yayin wani taro da […]

Read more

Amfani Rake 6 A Jikin Dan Adam

Masana kiwon lafiya a fannin ingantacen abinci wato dietians sun tabbatar da cewa rake na da muhimci ga lafiyar al’umma. Lokuta da dama mutane kan sha rake domin zaƙin da Allah ya hore masa ba tare da sanin alfanun da ruwan raken ke da shi ga lafiya ba. Masana kiwon lafiya sun gano cewa rake […]

Read more

Sarakunan Gargajiya 19 Sun Yi Murabus A Sokoto

Rahotanni dake fitowa daga jihar Sakoto na cewa masu riƙe da sarautun gargajiya aƙalla 19 ne suka yi murabus domin nuna goyon bayan su ga Sanata Ibrahim Lamido Waɗanda suka ajiye muƙaman nasu sun haɗa da Dagacin Sabon Birnin Gabas da Tsilba da Faru da Zumbuli da Dawakin da Kanwuri da Hande da Sabon Fegi […]

Read more