Babban Labari

GWAMNATIN JIGAWA ZA TA FARA WANKIN ƘODA KYAUTA

Gwamnatin Jigawa ta sha alwashin ɗaukar nauyin wanke ƙodar duk wani ɗan jihar da ke ɗauke da ciwon ƙodar da ke buƙatar wankewa. Wannan ya zo ne a cikin wani bayani da Kwamishinan Lafiya na jihar Jigawa Dokta Abdullahi Muhammad Kainuwa ya yi wa abokin aikinmu Hassan Abdu Mai Bulawus, a yayin wani taro da […]

Read more

Amfani Rake 6 A Jikin Dan Adam

Masana kiwon lafiya a fannin ingantacen abinci wato dietians sun tabbatar da cewa rake na da muhimci ga lafiyar al’umma. Lokuta da dama mutane kan sha rake domin zaƙin da Allah ya hore masa ba tare da sanin alfanun da ruwan raken ke da shi ga lafiya ba. Masana kiwon lafiya sun gano cewa rake […]

Read more

Sarakunan Gargajiya 19 Sun Yi Murabus A Sokoto

Rahotanni dake fitowa daga jihar Sakoto na cewa masu riƙe da sarautun gargajiya aƙalla 19 ne suka yi murabus domin nuna goyon bayan su ga Sanata Ibrahim Lamido Waɗanda suka ajiye muƙaman nasu sun haɗa da Dagacin Sabon Birnin Gabas da Tsilba da Faru da Zumbuli da Dawakin da Kanwuri da Hande da Sabon Fegi […]

Read more

Mabarata Sun Hada Wike Da Allah Kan Hanasu Bara

A ranar Litinin 28 ga Satumbar 2024  ake sa ran wa’adin da Ministan Abuja Nyesome Wike ya bai wa mabarata na su fice daga birnin zai ƙare. Kungiyar masu buƙata ta musamman dake Arewacin Najeriya ta yi kira ga ‘ya’yan ta da su tashi da azumi don neman taimakon Ubangiji bisa umarnin na ministan Abuja. […]

Read more