Falasdinawa 200 Sun Shaki Iskar ‘Yanci
Kamfanin Dillancin Labarai na AFP da na Reuters sun ce Isra’ila ta sako Falasɗinawa 200 daga cikin waɗanda take riƙe da su a kurkuku kamar yadda yarjejeniyar tsagaita wuta tsakaninta da ƙungiyar Hamas ta tanada.