Yadda Saurayin Mai Awara Ya Mata Wanka Da Tafasasshen Mai
Iyayen mai awara da saurayinta ya zubawa tafasasshen man gyaɗa na neman agaji domin yi mata magani
Iyayen mai awara da saurayinta ya zubawa tafasasshen man gyaɗa na neman agaji domin yi mata magani
Shugaba Tinubu ya yi kira ga matasa da su daina daga tutar kasar Rasha yayin zanga-zangar tsadar rayuwa da matsin tattalin arziki a Najeriya.
Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin sa ta bai wa gwamnonin jihohin Najeriya 36, fiye da naira miliyan dubu dari 5 da 70 don tallafawa talakawa. Tinubu ya bayyana cewa suna aiko da sakon tallafi wanda suke saka rai zai isa ga al’umma. wannan na kunshe a cikin jawabin da shugaban ya yi […]
An samu hatsaniya a tsakanin wasu matasa da jami’an tsaro a kan sabon titin Mandawari dake birnin Kano.
Shugaban Majalisar wakilan Najeriya, Tajuddeen Abbas ya yi kira ga al’ummar ƙasar dasu kwantar da hankulansu tare da tsayar da zanga-zangar da suke yi,inda ya bayyana cewa masu ruwa da tsaki na tattaunawa kan shawo kan matsalolin ƙasar. Shugaban Majalisar wakilan ya yi wannan kira ne kwana ɗaya bayan matasan ƙasar sun shiga zanga-zangar nuna […]
Zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya ta rikide zuwa tashin hankali, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane akalla 14 a manyan biranen kasar. Zanga-zangar dai ta samo asali ne sakamakon cire tallafin man fetur da kuma karyewar darajar Naira. Zangar-zangar da a farko aka tsara a matsayin ta lumana ta janyo asarar rayuka […]
Magoya bayan shugaba Tinubu sun yi taro a Fadar Sarkin Kano da ke Nasarawa, gidan da sarki Aminu Ado ke zaune.
An wayi gari a yanayi na zanga-zanga a kwaryar birinin Kano. Ga wasu hotuna na halin da ake ciki.
Dan gwagwarmaya kuma tsohon ministan matasa da wasanni, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa za su fara zanga-zanga a yau Alhamis saboda su nuna fushinsu kan yadda ake tafiyar da lamurra a Najeriya.
Basaraken ya ce, yana ganin matasa basa samun abin da ya kamata, na daga kayan more rayuwa, hakan yasa suke son nuna bacin ransu.