Dakarun sojin Ofurashen Hadarin Daji sun kashe 'yan bindiga 10 da ceto wasu da dama

Dakarun sojin Ofureshin Hadarin Daji sun kashe ‘yan bindiga 10 da ceto wasu da dama

Dakarun sojojin ‘Operation Hadarin Daji’ a jihar Zamfara sun halaka ƴan bindiga 10 tare da ceto wasu mutum tara da aka yi garkuwa da su.

Hakan na cikin wata sanarwa da rundunar sojin ƙsa ta wallafa a shafinta na Twitter, inda ta bayyana cewa, ƴan bindigan sun taho ne daga jihar Sokoto ta hanyar ƙauyen Gadazaima a jihar Zamfara.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *