Home » Gwamnan Kano ya nada kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan Kano ya nada kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

by Hassan Abdu Mai Bulawus
0 comment
Gwamnan Kano ya nadi kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Yan kwamitin riko na hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars (Masu Gida).

Gwamnan Kano ya nadi kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran Gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya raba wa manema labarai.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?