• Home  
  • Gwamnan Kano ya nada kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars
- Babu Rukuni

Gwamnan Kano ya nada kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Yan kwamitin riko na hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars (Masu Gida).

Gwamnan Kano ya nadi kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Yan kwamitin riko na hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars (Masu Gida).

Gwamnan Kano ya nadi kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran Gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya raba wa manema labarai.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai