• Home  
  • Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da ɓullar cutar anthrax a hukumance
- Labarai

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da ɓullar cutar anthrax a hukumance

Wata sanarwa da ma’aikatar Noma da Raya karkara ta yi, ta ce an kai rahoton dabbobin da ke nuna alamun yiwuwar kamuwa da cutar anthrax a wata gona da ke Suleja a Jihar Neja zuwa ofishin babban jami’in kula da dabbobi na Najeriya a ranar 14 ga watan nan.

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da ɓullar cutar anthrax a hukumance

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da ɓullar cutar anthrax a kasar a hukumance.

Wata sanarwa da ma’aikatar Noma da Raya karkara ta yi, ta ce an kai rahoton dabbobin da ke nuna alamun yiwuwar kamuwa da cutar anthrax a wata gona da ke Suleja a Jihar Neja zuwa ofishin babban jami’in kula da dabbobi na Najeriya a ranar 14 ga watan nan.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai