Home » Gwamnatin Nijar Ta Rusa Kungiyoyin Kwadago

Gwamnatin Nijar Ta Rusa Kungiyoyin Kwadago

by Mujahid Wada Guringawa
0 comment

Gwamnatin mulkin soji a jamhuriyar Nijar ta rusa ƙungiyoyin ƙwadago guda uku da ke wakiltar jami’an tsaro da suka haɗa da na ma’aikatan kwastam da na ma’aikatar kula da ruwa da gandun daji.

Wannan na ƙunshe cikin wata sanarwar da ma’aikatar harkokin cikin gida ta fitar.

Hukumomin sun ɗauki wannan mataki ne kamar yadda kundin tsarin mulkin na 26 ga watan Maris ɗin shekarar nan ya tanada.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?