• Home  
  • Gwamnonin Arewa Maso Gabashin Najeriya Na Ganawa Kan Tsaro A Yankin
- Babban Labari - Labarai

Gwamnonin Arewa Maso Gabashin Najeriya Na Ganawa Kan Tsaro A Yankin

Rahotanni daga jihohin Arewa Maso Gabashin Najeiya na cewa gwamnonin yankin na taro a Damaturu babban birnin Jihar Yobe kan matsalolin tsaro da ke addabar yankin. 

Daga : Shareep Khaleepha Sharifai

Rahotanni daga jihohin Arewa Maso Gabashin Najeiya na cewa gwamnonin yankin na taro a Damaturu babban birnin Jihar Yobe kan matsalolin tsaro da ke addabar yankin. 

Taron na zuwa a daidai lokacin da yankin ke fama da sabin hare-haren mayakan Boko Haram.

Masana da al’ummar yankin na cewa dama ce gwamnonin suka samu domin tattauna yadda za a shawo kan matsalar tsaro da ke addabar yankin.

A ranar Talata ne dai ƙungiyar ISWAP ta ɗauki alhakin kai wani harin bam da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 26 a garin rann dake  jihar Borno.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai