• Home  
  • Kamfanin NNPCL ya kama wani jirgin ruwa da ya sato danyen daga jihar Ondo
- Labarai

Kamfanin NNPCL ya kama wani jirgin ruwa da ya sato danyen daga jihar Ondo

Kamfanin mai na ƙasa NNPCL, ya kama wani jirgin dakon mai wanda yake hanyar zuwa Kamaru dauke da gurbataccen man da aka hako daga jihar Ondo lita dubu 800.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai