• Home  
  • Kano: Hukumar Jin Dadin Alhazai Ta Bayyana Yadda aka Damfari Maniyyatan Bana 190
- Labarai

Kano: Hukumar Jin Dadin Alhazai Ta Bayyana Yadda aka Damfari Maniyyatan Bana 190

Sabon Babban sakataren hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano lamin  Rabi’u Danbappa ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun Hajji 190 na bogi.

Kano: Hukumar Jin Dadin Alhazai Ta Bayyana Yadda aka Damfari Maniyyatan Bana 190

Sabon Babban sakataren hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano lamin  Rabi’u Danbappa ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun Hajji 190 na bogi.

A lokacin da yake karbar jagorancin hukumar a hannun tsohon shugabanta, Muhammad Abba Danbatta , Lamin ya ce, ya  tarar an sayar da kujeru fiye da wadanda Hukumar Aikin Hajji a Kasa (NAHCON) ta ba jihar. Lamin yace a  Hukumar NAHCON ta b

Babban sakataren hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano lamin  Rabi’u Danbappa ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun Hajji 190 na bogi.

A lokacin da yake karbar jagorancin hukumar a hannun tsohon shugabanta, Muhammad Abba Danbatta , Lamin ya ce, ya  tarar an sayar da kujeru fiye da wadanda Hukumar Aikin Hajji a Kasa (NAHCON) ta ba jihar. Lamin yace a  Hukumar NAHCON ta b

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai