• Home  
  • Kotun daukaka kara ta yi watsi da karar da gwamnan Kano ya shigar gabanta
- Labarai

Kotun daukaka kara ta yi watsi da karar da gwamnan Kano ya shigar gabanta

Kotun daukaka kara, dake babban birnin tarayya Abuja ta kori karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar na neman a yi watsi da hukuncin kotun Sauraren kararrakin zaben karkashin jagorancin mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay da ta zartar a ranar 13 ga Yuli, 2023.

Kotun daukaka kara ta yi watsi da karar da gwamnan Kano ya shigar gabanta

Kotun daukaka kara, dake babban birnin tarayya Abuja ta kori karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar na neman a yi watsi da hukuncin kotun Sauraren kararrakin zaben karkashin jagorancin mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay da ta zartar a ranar 13 ga Yuli, 2023.

Kotun ta yanke hukuncin ne a yau Alhamis, bayan ta bayyana karar da gwamnan Kano ya shigar a kan APC da wasu mutane 2 a matsayin “marar tushe, wadda da kuma ta cancanci a hukuncin kora”.

Izuwa yanzu dai ana daƙon ƙarin bayani game da wannan mataki da kotun ta ɗauka a kan wannan shari’a.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai