• Home  
  • Majalisa Ta Tafi Hutun Kwanaki 7 Domin Juyayin Rasuwar Buhari
- Babban Labari - Labarai

Majalisa Ta Tafi Hutun Kwanaki 7 Domin Juyayin Rasuwar Buhari

Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta dakatar da zamanta na tsawon sati biyu domin juyayin rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari. Akawun Majalisar, Kamoru Ogunlana, ya sanar a safiyar Litinin cewa Majalisar ta ɗage zamantafa kwana 12, har zuwa ranar 22 ga watan nan na Yuli, 2025.  

Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta dakatar da zamanta na tsawon sati biyu domin juyayin rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Akawun Majalisar, Kamoru Ogunlana, ya sanar a safiyar Litinin cewa Majalisar ta ɗage zamantafa kwana 12, har zuwa ranar 22 ga watan nan na Yuli, 2025.

 

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai