Tag: Nigeria

Babban Labari

Rukunin farko na ‘yan Najeriya da aka kwashe daga Afirka ta Kudu zai isa ƙasar ranar Alhamis

Gwamnatin Najeriya ta ce ana sa ran rukunin farko na ‘yan Najeriya da ake kwashe daga Afirka ta Kudu sakamakon hare-haren ƙyamar baƙi (xenophobia) za su isa ƙasar a safiyar ranar Alhamis. A wata sanarwa da kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Najeriya, Kimiebi Ebienfa, ya fitar ranar Laraba, ya ce waɗanda za a kwashe za su […]

Babban Labari

Tinubu Ya Rantsar Da Sabbin Ministoci Biyu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu a ranar Litinin a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Sabbin ministocin da aka rantsar sun haɗa da Mista Joseph Olasunkanmi Tegbe, wanda aka naɗa a matsayin Ministan Wutar Lantarki, da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye, wanda ya zama Ƙaramin Ministan Harkokin Waje. An gudanar […]

Babban Labari

Gwamnonin Najeriya na duba yiwuwar mayar da mafi karancin albashi N100,000

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) kuma gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa gwamnoni na nazarin yiwuwar ɗaga mafi ƙarancin albashin ƙasa zuwa Naira 100,000, kamar yadda jaridar Punch ta rawaito. AbdulRazaq ya bayyana hakan ne a wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Facebook, inda ya ce hauhawar farashi, tsadar rayuwa da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai