Ba za mu dawo da tallafin man fetur ba —Fadar Shugaban Ƙasa
Fadar Shugaban Ƙasa ta yi watsi da shirin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, na dawo da tallafin man fetur idan ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027. Mai bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan yaɗa labarai da dabarun sadarwa, Bayo Onanuga, ya ce dawo da tallafin zai kawo tasgaro ga sauye-sauyen da aka […]









